TheCable Fact Check
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Reading: Shin Obasanjo, tsohon shugaban kasa ya bayyana Peter Obi a matsayin mutun mai ďumbin gaskia da amana?
Share
Latest News
Rárá, Nàìjíríà kò fi àwọn ọmọ iṣẹ́ ológun rán sẹ sí Ísírẹ́lì láti dá rògbòdìyàn tó ń ṣẹlẹ̀ níbẹ̀ dúró
Ḿbà, Naijiria ézipụ̀ghị̀ ńdị́ ágha ńkwàdó ùdó nà òbòdò Isreal
No, Nigeria no send peace support mission go Israel
A’a, Najeriya ba ta tura tawagar taimakon zaman lafiya zuwa Isra’ila ba
Ǹjẹ́ Tinubu àti Alexander Zingman lọ sí ilé-ìwé kan náà? Èyí ni ohun tí a mọ̀
Tinubu nà Alexander Zingman ọ̀ gàrà ótù ụ́lọ̀ákwụ́kwọ́? Lèé íhé ányị́ mà
Tinubu go di same school wit Alexander Zingman? Na wetin we sabi be dis
Shin Tinubu ya halarci makaranta daya da Alexander Zingman? Ga abin da muka sani
Advertisement
Aa
TheCable Fact CheckTheCable Fact Check
Search
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Follow US

Shin Obasanjo, tsohon shugaban kasa ya bayyana Peter Obi a matsayin mutun mai ďumbin gaskia da amana?

Ahmad Sahabi
By Ahmad Sahabi Published June 20, 2022 2 Min Read
Share

A ranar 14 ga watan Yuni, wani shafin Twitter mai dauke da sunan Olusegun Obasanjo ya bayyana Peter Obi a matsayin mutum mai gaskia da amana.

Shafin twittern, lokaci zuwa lokaci yana tura labarai akan tsohon shugaban kasa. Shafin nada mabiya kusan mutane dubu biyar (5,000) a lokacin da aka tura maganan da Obasanjo yayi akan Obi, kuma a yanzu mabiyan shafin ya karu zuwa mutane dubu goma (10,000).

“Shi ba Waliyyi bane, amma a cikin yan siyasan Nijeriya a yau, Peter Obi mutun ne mai gaskia da amana,” rubutun da akayi kenan tare da daura.

Mutane sama da dubu talatin da uku (33,000) sun danna alaman so wa labarin, kuma mutane sama da dubu takwas (8,000) sun tura labarin sannan mutane dari tara (900) sunyi sharhi akan labarin.

Wasu masu shafi a twitter da suka ga labarin sun nuna jin dadin su ga yabon da Obasanjo yayi ma Obi.

Festus Agene, yayi sharhi akan labarin inda yace ” Yabo me kyau daga Baba OBJ”.

A good validation from Baba OBJ…I am OBIdient https://t.co/fHyFboX4GG

— Primus1 (@firsty1_) June 16, 2022

https://twitter.com/DaveZaint/status/1537346351062732800?s=20&t=mGW5AhqUbnWzSpAXHYqQ1w

He is not a saint but among politicians in Nigeria today, Peter Obi is a bundle of integrity. pic.twitter.com/M3THSJWqS2

— Olusegun Aremu Obasanjo (@Oolusegun_obj) June 15, 2022

David Gas, a cikin sharhin nasa, ya ce, “Gaskia da Amana suna da wuyar samu a cikin ‘yan siyasarmu a yau, amma Peter Obi mutum ne mai wadannan halaye. Na gode kuma na gode wa Olusegun Obasanjo saboda ra’ayinsa na gaskiya”.

TABBATARWA
Wani binciken a yanar gizo ya nuna cewa, babu wani kafar yada labarai daya buga  maganan da tsohon shugaban kasa yayi.

Da TheCable ya tuntubi Kehinde Akinyemi, mai magana da yawun Obasanjo, yayi watsi da maganan, inda yace tsohon shugaban kasa beyi wannan maganan akan Obi ba.

Ya ce Obasanjo bai yi irin wannan magana a Twitter ko a shafukan sada zumunta ba.)

HUKUNCI
Labarin dake yawo a kafafen sada zumunta dake cewa Obasanjo ya mara wa Peter Obi baya ba gaskiya bane.

Labarin ya fito ne daga shafin karya na Twitter wanda ba na Olusegun Obasanjo ba.

TAGGED: 2023 elections, Obasanjo, peter obi

Please send your feedback, claims to fact check and corrections requests to [email protected]

Ahmad Sahabi June 20, 2022 June 20, 2022
Share this Article
Facebook Twitter Email Copy Link Print
Leave a comment Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR POSTS

Advertisement

Rárá, Nàìjíríà kò fi àwọn ọmọ iṣẹ́ ológun rán sẹ sí Ísírẹ́lì láti dá rògbòdìyàn tó ń ṣẹlẹ̀ níbẹ̀ dúró

Ìròyìn lati inú fídíò Facebook kan sọ pé Nàìjíríà fi àwọn ọmọ ogun ránṣẹ́ sí…

June 28, 2025

Ḿbà, Naijiria ézipụ̀ghị̀ ńdị́ ágha ńkwàdó ùdó nà òbòdò Isreal

Ótù ihe ngosị si na Facebook kwuru na Naijiria zipụrụ ndị agha ka ha gaa…

June 28, 2025

No, Nigeria no send peace support mission go Israel

One Facebook video claim sey Nigeria send soldiers go Israel for joint peace support mission.…

June 28, 2025

A’a, Najeriya ba ta tura tawagar taimakon zaman lafiya zuwa Isra’ila ba

Wani faifan bidiyo na Facebook ya nuna cewa Najeriya ta tura dakaru domin aikin hadin…

June 28, 2025
Advertisement
Advertisement

YOU MAY ALSO LIKE

Rárá, Nàìjíríà kò fi àwọn ọmọ iṣẹ́ ológun rán sẹ sí Ísírẹ́lì láti dá rògbòdìyàn tó ń ṣẹlẹ̀ níbẹ̀ dúró

Ìròyìn lati inú fídíò Facebook kan sọ pé Nàìjíríà fi àwọn ọmọ ogun ránṣẹ́ sí orílẹ̀ èdè Ísírẹ́lì kí rògbòdìyàn…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 28, 2025

Ḿbà, Naijiria ézipụ̀ghị̀ ńdị́ ágha ńkwàdó ùdó nà òbòdò Isreal

Ótù ihe ngosị si na Facebook kwuru na Naijiria zipụrụ ndị agha ka ha gaa kwàdó udo na mba Isreal.…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 28, 2025

No, Nigeria no send peace support mission go Israel

One Facebook video claim sey Nigeria send soldiers go Israel for joint peace support mission. One male broadcaster wey dey…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 28, 2025

A’a, Najeriya ba ta tura tawagar taimakon zaman lafiya zuwa Isra’ila ba

Wani faifan bidiyo na Facebook ya nuna cewa Najeriya ta tura dakaru domin aikin hadin gwiwa na tallafawa zaman lafiya…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 28, 2025

CableCheck seeks to provide reliable tools and resources for readers to tackle the menace of fake and misleading materials constantly pushed into the public space from various sources. We monitor the accuracy of claims made in traditional and social media. We also provide a tracker to hold politicians and policymakers accountable for the plans and promises they make to the public. CableCheck is a project of the Cable Newspaper Journalism Foundation (CNJF), supported by the MacArthur Foundation and implemented by TheCable newspaper.

Follow US: 

LINKS

  • Contact
  • About Us
  • Non-Partisanship Policy
  • Funding
  • Correction Policy
© Copyright TheCable. All Rights reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?