TheCable Fact Check
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Reading: Shin Najeriya ce ta shida a duniya wajen yawan kashe-kansu?
Share
Latest News
Did Tinubu attend same school with Alexander Zingman? Here is what we know
FACT CHECK: Did Nigeria deploy peace support mission to Israel?
FACT CHECK: Did lawmakers skip the national anthem during Tinubu’s Democracy Day speech?
FACT CHECK: Did a military coup oust Paul Biya as Cameroon’s president?
FACT CHECK: Ndume erred. 22 governors didn’t endorse Jonathan in 2015
Rárá, Pope Leo kò bẹ Tinubu kó tú Nnamdi Kanu sílẹ̀ ní àtìmọ́lé
Ḿbà, Pope Leo áyọghị Tinubu kà ọ́ tọ́pụ̀ Nnamdi Kanu nà ǹgá
No, Pope Leo no beg Tinubu to release Nnamdi Kanu
Advertisement
Aa
TheCable Fact CheckTheCable Fact Check
Search
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Follow US

Shin Najeriya ce ta shida a duniya wajen yawan kashe-kansu?

Lukman Garba
By Lukman Garba Published December 23, 2024 4 Min Read
Share

Farfesa Adesanmi Akinsulore, farfesa kuma mashawarcin likitan hauhawa a jami’ar Awolowo da kuma asibitin koyarwa na jami’ar Obafemi Awolowo, Ile-Ife, yace Nigeria ce ta shida a fadin Duniya a cikin kasashen dake da mafi yawan damuwar kashe kansu.

Kamar yadda jaridar PUNCH ta ruwaito, Akinsulore ya yi wannan ikirarin ne a yayin wani lacca a wani taron da kungiyar kafuwar kiwon lafiyar kwakwalwa da har yanzu ruwa ta shirya a Jami’ar Fasaha dake Ogbomoso, jahar Oyo.

Ya ce akwai bukatar a hada kai da juna domin magance matsalar musamman a tsakanin dalibai.

“Akwai kashe kansa daya ga kowane ƙoƙari 25. A cikin 2021, kunar bakin wake shi ne na uku da ke haddasa mace-mace tsakanin masu shekaru 15 zuwa 29 a duniya,” in ji shi.

“Tafi da guguwar wani nauyi ne na gama kai. Dole ne mu yi aiki tare don samar da yanayi mai tallafi da haɗin kai wanda ke haɓaka jin daɗin ɗalibi da juriya.”

BAYA

A cewar Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO), fiye da mutane 700,000 ne ke mutuwa ta hanyar kashe kansu a kowace shekara tare da kiyasin yunƙurin kashe kansa guda yun quri 20 kashe kai daya.

Kungiyar tace kashe kai shine hanya ta hudu da ke haddasa mace-mace tsakanin masu shekaru 15-29 (ga duka jinsi), sun kara da cewa kashi 70% na kashen kashen kai na faruwa ne a kana nan kasashe dana tsakatsakiya.

Abubuwan haɗari don kashe kansa sun haɗa da baƙin ciki, rashin amfani da barasa, asara, kadaici, wariya, rikice-rikicen dangantaka, matsalolin kuɗi, ciwo mai tsanani da rashin lafiya, tashin hankali, cin zarafi, da sauran gaggawar jin kai. An samu rahotannin kashe kai a Najeriya a ‘yan kwanakin nan.

A watan Oktoba, Omolayo Bamidele, mai shekaru 58, ya kashe kansa a garin Igburowo, karamar hukumar Odigbo ta Ondo. Mazauna unguwar sun ce an tsinci gawar Bamidele akan titin kura tare da kwalaben sinadari da ake zargin “Sniper” ne a gefensa.

A watan Satumba, Gabriel Magaji, mai shekaru 38 mazaunin Masaka a karamar hukumar Karu a Nasarawa, ya kashe kansa akan kafircin matarsa.

DA GASKIYA NAJERIYA CE TA SHIDA KAN KASHE KASHEN KAI A DUNIYA?

CableCheck ya tuntubi Akinsulore amma bai yarda ya raba tushen bayanansa ba.

Duk da haka, binciken CableCheck ya nuna cewa bisa ga bayanan WHO akan rikicin kashe kai, da kungiyar ta ce an sabunta ta ne a ranar 8 ga watan Janairun 2024, Najeriya ce ta 157 a jerin kasashe 3.5 da ke kashe kansu a cikin mutane 100,000.

Manyan kasashen dake kan jerin sune Lesotho (72.4 a duk mutane dubu 100,000), Guyana (40.3 a duk mutane dubu 100,000), Eswatini(29.4 a duk mutane dubu 100,000), Republic of Korea (28.6 a duk mutane dubu 100,000),
Kiribati (28.3 a duk mutane dubu 100,000), da kuma kasar Micronesia ( 28.2 a duk mutane dubu 100,000)

Sauran suka hada da Lithuania (26.1 a duk mutane dubu 100,000), Suriname( 25.4 a duk mutane dubu 100,000),
Russian Federation(25.1 a duk mutane dubu 100,000), da kasar South Africa (23.5 a duk mutane dubu 100,000).

Wannan bayanin ya nuna kasar Micronesia ce ta shida a cikin kasashen da suka fi yawan kashe kashen kai.

HUKUNCI

Najeriya ba ita bace kasa ta shida a fadin Duniya cikin kasashen dake da kashe kashen kai mafi yawa a Duniya.

TAGGED: News in Hausa, Suicide in Nigeria

Please send your feedback, claims to fact check and corrections requests to [email protected]

Lukman Garba December 23, 2024 December 23, 2024
Share this Article
Facebook Twitter Email Copy Link Print
Leave a comment Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR POSTS

Advertisement

Did Tinubu attend same school with Alexander Zingman? Here is what we know

During the launch of the renewed hope mechanisation programme in Abuja on Monday, President Bola…

June 24, 2025

FACT CHECK: Did Nigeria deploy peace support mission to Israel?

A Facebook video purports that Nigeria deployed troops for a joint peace support mission in…

June 24, 2025

FACT CHECK: Did lawmakers skip the national anthem during Tinubu’s Democracy Day speech?

A viral X post claims that Nigeria’s new national anthem was not recited during the…

June 13, 2025

FACT CHECK: Did a military coup oust Paul Biya as Cameroon’s president?

Reports of a military coup in Cameroon ousting President Paul Biya have gone viral on…

June 13, 2025
Advertisement
Advertisement

YOU MAY ALSO LIKE

Rárá, Pope Leo kò bẹ Tinubu kó tú Nnamdi Kanu sílẹ̀ ní àtìmọ́lé

Ẹni kan tí ó ń lo Facebook, ohun ìgbàlódé ibaraẹnisọrẹ orí ayélujára sọ pé Robert Francis Prevost, Pope Leo XIV…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

Ḿbà, Pope Leo áyọghị Tinubu kà ọ́ tọ́pụ̀ Nnamdi Kanu nà ǹgá

Ótù onye na Facebook ekwuola na Pope Leo na ụfọdụ ndị Bishop yọrọ onye isiala Bola Tinubu ka ọ tọpụ…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

No, Pope Leo no beg Tinubu to release Nnamdi Kanu

One Facebook user claim sey Pope Leo XVI and oda bishops join mouth beg President Bola Tinubu to release Nnamdi…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

A’a, Paparoma Leo bai nemi Tinubu ya saki Nnamdi Kanu ba

Wani mai amfani da Facebook ya yi ikirarin cewa Paparoma Leo na 16 da wasu limaman coci sun roki shugaban…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

CableCheck seeks to provide reliable tools and resources for readers to tackle the menace of fake and misleading materials constantly pushed into the public space from various sources. We monitor the accuracy of claims made in traditional and social media. We also provide a tracker to hold politicians and policymakers accountable for the plans and promises they make to the public. CableCheck is a project of the Cable Newspaper Journalism Foundation (CNJF), supported by the MacArthur Foundation and implemented by TheCable newspaper.

Follow US: 

LINKS

  • Contact
  • About Us
  • Non-Partisanship Policy
  • Funding
  • Correction Policy
© Copyright TheCable. All Rights reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?