TheCable Fact Check
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Reading: BINCIKEN GASKIYA: A’a, bidiyon da ke yawo bana daukan fansan sojoji bane a kan kisan Okuama
Share
Latest News
Did Tinubu attend same school as Alexander Zingman? Here is what we know
FACT CHECK: No, Nigeria didn’t deploy peace support mission to Israel
FACT CHECK: Did lawmakers skip the national anthem during Tinubu’s Democracy Day speech?
FACT CHECK: Did a military coup oust Paul Biya as Cameroon’s president?
FACT CHECK: Ndume erred. 22 governors didn’t endorse Jonathan in 2015
Rárá, Pope Leo kò bẹ Tinubu kó tú Nnamdi Kanu sílẹ̀ ní àtìmọ́lé
Ḿbà, Pope Leo áyọghị Tinubu kà ọ́ tọ́pụ̀ Nnamdi Kanu nà ǹgá
No, Pope Leo no beg Tinubu to release Nnamdi Kanu
Advertisement
Aa
TheCable Fact CheckTheCable Fact Check
Search
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Follow US

BINCIKEN GASKIYA: A’a, bidiyon da ke yawo bana daukan fansan sojoji bane a kan kisan Okuama

Ahmad Sahabi
By Ahmad Sahabi Published March 31, 2024 2 Min Read
Share
Screenshot

Wani labari a shafukan sada zumunta na cewa sojin Najeriya sun dauka fansa a garin Okuama, a jihar Delta biyo bayan kashe sojoji 17 da akayi.

Ana ta yada wani bidiyo a matsayin shaida cewa sojoji suna daukan fansa.

A ranar 14 ga watan Maris  wasu matasa suka kashe sojoji 17 a garin Okuama.

Mutuwar sojojin ya tayar da kura a fadin kasar – sannan ana ta zargin cewa sojoji sun dauka fansa ta kona gaba daya garin.

“Okuama a garin Delta na ci da wuta da safen nan. Sojoji sun dauka kaddamar da yaki a yankin,” inji @EmekaGift100, wani mai shafi a X da ya dauran bidiyon.

Ya kuma ce shi mai kare hakkin danAdam ne kuma mai kare masu neman kafa kasar Biafra.

Mutune sama da 97,200 sun ga abubuwan da ya daura a shafin sa, 706 sun sake turawa, 581 sun danna alaman so, sannan 181 sunyi sharhi a kai.

A bidiyon mai tsawon dakika 54, a na iya ganin kwale kwale na ci da wuta kuma hayaki na tashi.

“Hakan ya dache?” Inji wani yayin da wutan ke kara ci.

A cewar @EmekaGift100, sojoji sun tayar da wutan ne don su “kona kananan yara da mata” da ran su.

Somto Okonokwo, wani mai shafi a X, shima yayi magana mai shigen na farkon da a ka yi, ya kara da cewa sojoji na kai ma mutane masu zama a kudu hari sannan suna kare masu zama a arewa.

TABBATARWA

TheCable ta yi bincike a kan bidiyon inda ta gano cewa an taba daura bidiyon a TikTok a karshe-karshen watan Janairu – kusan wata biyu kenan kafun kisan sojojin da a ka yi a Delta.

Sanda aka fara daura bidiyon, an alakanta shi ne ga wani gobara da aka a jihar Ribas.

Bincike ya nuna an buga labaran gobarar a watan Janairun 2024 wanda ya yi sanadiya asarar dukiya a jihar Ribas.

HUKUNCI

Bidiyon ba ya nuna cewa a garin Okuama na jihar Delta ne ya kama da wuta.

TAGGED: Okuama community, soldiers killings

Please send your feedback, claims to fact check and corrections requests to [email protected]

Ahmad Sahabi April 8, 2024 March 31, 2024
Share this Article
Facebook Twitter Email Copy Link Print
Leave a comment Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR POSTS

Advertisement

Did Tinubu attend same school as Alexander Zingman? Here is what we know

During the launch of the renewed hope mechanisation programme in Abuja on Monday, President Bola…

June 24, 2025

FACT CHECK: No, Nigeria didn’t deploy peace support mission to Israel

A Facebook video purports that Nigeria deployed troops for a joint peace support mission in…

June 24, 2025

FACT CHECK: Did lawmakers skip the national anthem during Tinubu’s Democracy Day speech?

A viral X post claims that Nigeria’s new national anthem was not recited during the…

June 13, 2025

FACT CHECK: Did a military coup oust Paul Biya as Cameroon’s president?

Reports of a military coup in Cameroon ousting President Paul Biya have gone viral on…

June 13, 2025
Advertisement
Advertisement

YOU MAY ALSO LIKE

Rárá, Pope Leo kò bẹ Tinubu kó tú Nnamdi Kanu sílẹ̀ ní àtìmọ́lé

Ẹni kan tí ó ń lo Facebook, ohun ìgbàlódé ibaraẹnisọrẹ orí ayélujára sọ pé Robert Francis Prevost, Pope Leo XIV…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

Ḿbà, Pope Leo áyọghị Tinubu kà ọ́ tọ́pụ̀ Nnamdi Kanu nà ǹgá

Ótù onye na Facebook ekwuola na Pope Leo na ụfọdụ ndị Bishop yọrọ onye isiala Bola Tinubu ka ọ tọpụ…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

No, Pope Leo no beg Tinubu to release Nnamdi Kanu

One Facebook user claim sey Pope Leo XVI and oda bishops join mouth beg President Bola Tinubu to release Nnamdi…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

A’a, Paparoma Leo bai nemi Tinubu ya saki Nnamdi Kanu ba

Wani mai amfani da Facebook ya yi ikirarin cewa Paparoma Leo na 16 da wasu limaman coci sun roki shugaban…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

CableCheck seeks to provide reliable tools and resources for readers to tackle the menace of fake and misleading materials constantly pushed into the public space from various sources. We monitor the accuracy of claims made in traditional and social media. We also provide a tracker to hold politicians and policymakers accountable for the plans and promises they make to the public. CableCheck is a project of the Cable Newspaper Journalism Foundation (CNJF), supported by the MacArthur Foundation and implemented by TheCable newspaper.

Follow US: 

LINKS

  • Contact
  • About Us
  • Non-Partisanship Policy
  • Funding
  • Correction Policy
© Copyright TheCable. All Rights reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?