TheCable Fact Check
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Reading: BINCIKEN GASKIYA: A’a, bidiyon da ke yawo bana daukan fansan sojoji bane a kan kisan Okuama
Share
Latest News
Video wey tok sey Nigerian church dey on fire na lie, na Ghana school
Ị́hé ńgósị́ ụ́lọ́ákwụ́kwọ́ Ghana gbáráọ́kụ́ ká á sị́ n’ọ́bụ́ ụ́lọ́ ụ́ká dị́ nà Naijiria
Bidiyon gobarar da ta faru a makarantar Ghana da aka bayyana karya a matsayin kona cocin Najeriya
Ghana ni ìṣẹ̀lẹ iná ní ilé ìwé kan tí àwọn ènìyàn ń pín fídíò rẹ̀ kiri ti ṣẹlẹ̀, kìí se ilé ìjọsìn àwọn Kristẹni ní Nàìjíríà
FACT CHECK: Video of Ghanaian school fire incident falsely described as razed Nigerian church
RoundCheck to host poetry festival on media and information literacy on December 12
Ị́hé ńgósị́ ébé ńdị́ ụ́ká Naijiria jị́ égbè n’ụ́lọ́ ụ́ká ézị́ghị́ézị́
Hotunan da ke yawo na kiristocin Najeriya rike da makamai a coci suna yaudarar
Advertisement
Aa
TheCable Fact CheckTheCable Fact Check
Search
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Follow US

BINCIKEN GASKIYA: A’a, bidiyon da ke yawo bana daukan fansan sojoji bane a kan kisan Okuama

Ahmad Sahabi
By Ahmad Sahabi Published March 31, 2024 2 Min Read
Share
Screenshot

Wani labari a shafukan sada zumunta na cewa sojin Najeriya sun dauka fansa a garin Okuama, a jihar Delta biyo bayan kashe sojoji 17 da akayi.

Ana ta yada wani bidiyo a matsayin shaida cewa sojoji suna daukan fansa.

A ranar 14 ga watan Maris  wasu matasa suka kashe sojoji 17 a garin Okuama.

Mutuwar sojojin ya tayar da kura a fadin kasar – sannan ana ta zargin cewa sojoji sun dauka fansa ta kona gaba daya garin.

“Okuama a garin Delta na ci da wuta da safen nan. Sojoji sun dauka kaddamar da yaki a yankin,” inji @EmekaGift100, wani mai shafi a X da ya dauran bidiyon.

Ya kuma ce shi mai kare hakkin danAdam ne kuma mai kare masu neman kafa kasar Biafra.

Mutune sama da 97,200 sun ga abubuwan da ya daura a shafin sa, 706 sun sake turawa, 581 sun danna alaman so, sannan 181 sunyi sharhi a kai.

A bidiyon mai tsawon dakika 54, a na iya ganin kwale kwale na ci da wuta kuma hayaki na tashi.

“Hakan ya dache?” Inji wani yayin da wutan ke kara ci.

A cewar @EmekaGift100, sojoji sun tayar da wutan ne don su “kona kananan yara da mata” da ran su.

Somto Okonokwo, wani mai shafi a X, shima yayi magana mai shigen na farkon da a ka yi, ya kara da cewa sojoji na kai ma mutane masu zama a kudu hari sannan suna kare masu zama a arewa.

TABBATARWA

TheCable ta yi bincike a kan bidiyon inda ta gano cewa an taba daura bidiyon a TikTok a karshe-karshen watan Janairu – kusan wata biyu kenan kafun kisan sojojin da a ka yi a Delta.

Sanda aka fara daura bidiyon, an alakanta shi ne ga wani gobara da aka a jihar Ribas.

Bincike ya nuna an buga labaran gobarar a watan Janairun 2024 wanda ya yi sanadiya asarar dukiya a jihar Ribas.

HUKUNCI

Bidiyon ba ya nuna cewa a garin Okuama na jihar Delta ne ya kama da wuta.

TAGGED: Okuama community, soldiers killings

Please send your feedback, claims to fact check and corrections requests to [email protected]

Ahmad Sahabi April 8, 2024 March 31, 2024
Share this Article
Facebook Twitter Email Copy Link Print
Leave a comment Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR POSTS

Advertisement

Video wey tok sey Nigerian church dey on fire na lie, na Ghana school

One TikTok user claim sey jihadists burn church for di northern part of Nigeria. One…

December 12, 2025

Ị́hé ńgósị́ ụ́lọ́ákwụ́kwọ́ Ghana gbáráọ́kụ́ ká á sị́ n’ọ́bụ́ ụ́lọ́ ụ́ká dị́ nà Naijiria

Ótú onye na TikTok ekwuola na ndị jihad a gbaala ụlọ ụka ọkụ na mpaghara…

December 12, 2025

Bidiyon gobarar da ta faru a makarantar Ghana da aka bayyana karya a matsayin kona cocin Najeriya

Wani mai amfani da TikTok ya yi ikirarin cewa mayakan jihadi sun lalata wata Coci…

December 12, 2025

Ghana ni ìṣẹ̀lẹ iná ní ilé ìwé kan tí àwọn ènìyàn ń pín fídíò rẹ̀ kiri ti ṣẹlẹ̀, kìí se ilé ìjọsìn àwọn Kristẹni ní Nàìjíríà

Ẹnì kan tó ń lo TikTok, ibì kan lórí ayélujára tí áwọn ènìyàn ti máa…

December 12, 2025
Advertisement
Advertisement

YOU MAY ALSO LIKE

Video wey tok sey Nigerian church dey on fire na lie, na Ghana school

One TikTok user claim sey jihadists burn church for di northern part of Nigeria. One TikTok user — @WakaWakaplanet —…

CHECK AM FOR WAZOBIA
December 12, 2025

Ị́hé ńgósị́ ụ́lọ́ákwụ́kwọ́ Ghana gbáráọ́kụ́ ká á sị́ n’ọ́bụ́ ụ́lọ́ ụ́ká dị́ nà Naijiria

Ótú onye na TikTok ekwuola na ndị jihad a gbaala ụlọ ụka ọkụ na mpaghara ụ́gwụ́ nke Naịjiria. @WakaWakaplanet jiri…

CHECK AM FOR WAZOBIA
December 12, 2025

Bidiyon gobarar da ta faru a makarantar Ghana da aka bayyana karya a matsayin kona cocin Najeriya

Wani mai amfani da TikTok ya yi ikirarin cewa mayakan jihadi sun lalata wata Coci a yankin arewacin Najeriya. Wani…

CHECK AM FOR WAZOBIA
December 12, 2025

Ghana ni ìṣẹ̀lẹ iná ní ilé ìwé kan tí àwọn ènìyàn ń pín fídíò rẹ̀ kiri ti ṣẹlẹ̀, kìí se ilé ìjọsìn àwọn Kristẹni ní Nàìjíríà

Ẹnì kan tó ń lo TikTok, ibì kan lórí ayélujára tí áwọn ènìyàn ti máa ń fi àwòrán tàbí fídíò…

CHECK AM FOR WAZOBIA
December 12, 2025

CableCheck seeks to provide reliable tools and resources for readers to tackle the menace of fake and misleading materials constantly pushed into the public space from various sources. We monitor the accuracy of claims made in traditional and social media. We also provide a tracker to hold politicians and policymakers accountable for the plans and promises they make to the public. CableCheck is a project of the Cable Newspaper Journalism Foundation (CNJF), supported by the MacArthur Foundation and implemented by TheCable newspaper.

Follow US: 

LINKS

  • Contact
  • About Us
  • Non-Partisanship Policy
  • Funding
  • Correction Policy
© Copyright TheCable. All Rights reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?