TheCable Fact Check
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Reading: BINCIKEN GASKIYA: A’a, bidiyon da ke yawo bana daukan fansan sojoji bane a kan kisan Okuama
Share
Latest News
Amupitan, ẹni tí Ààrẹ Nàìjíríà ṣẹ̀ṣẹ̀ yàn gẹ́gẹ́bí alága tuntun fún INEC kò sí lára àwọn agbẹjọ́rò fún Tinubu ní ilé ẹjọ́ ìbò
Amupitan, wanda INEC ta zaba, ba ya cikin tawagar lauyoyin Tinubu a kotun zabe
Amupitan, INEC chair nominee, bin no dey inside Tinubu legal team for election tribunal
FACT CHECK: Viral video showing ‘Boko Haram taking over army barracks’ NOT from Nigeria
FACT CHECK: Amupitan, INEC chair nominee, wasn’t part of Tinubu’s legal team at election tribunal
Anambra guber: Offences that can get you arrested during elections in Nigeria
Charly Boy yayi da’awar karya kan cewa Dan Nnamdi Kanu yaci gasar ‘kwakwalwa ta Duniya’
Charly Boy no tok true sey Nnamdi Kanu son win ‘international brain competition’
Advertisement
Aa
TheCable Fact CheckTheCable Fact Check
Search
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Follow US

BINCIKEN GASKIYA: A’a, bidiyon da ke yawo bana daukan fansan sojoji bane a kan kisan Okuama

Ahmad Sahabi
By Ahmad Sahabi Published March 31, 2024 2 Min Read
Share
Screenshot

Wani labari a shafukan sada zumunta na cewa sojin Najeriya sun dauka fansa a garin Okuama, a jihar Delta biyo bayan kashe sojoji 17 da akayi.

Ana ta yada wani bidiyo a matsayin shaida cewa sojoji suna daukan fansa.

A ranar 14 ga watan Maris  wasu matasa suka kashe sojoji 17 a garin Okuama.

Mutuwar sojojin ya tayar da kura a fadin kasar – sannan ana ta zargin cewa sojoji sun dauka fansa ta kona gaba daya garin.

“Okuama a garin Delta na ci da wuta da safen nan. Sojoji sun dauka kaddamar da yaki a yankin,” inji @EmekaGift100, wani mai shafi a X da ya dauran bidiyon.

Ya kuma ce shi mai kare hakkin danAdam ne kuma mai kare masu neman kafa kasar Biafra.

Mutune sama da 97,200 sun ga abubuwan da ya daura a shafin sa, 706 sun sake turawa, 581 sun danna alaman so, sannan 181 sunyi sharhi a kai.

A bidiyon mai tsawon dakika 54, a na iya ganin kwale kwale na ci da wuta kuma hayaki na tashi.

“Hakan ya dache?” Inji wani yayin da wutan ke kara ci.

A cewar @EmekaGift100, sojoji sun tayar da wutan ne don su “kona kananan yara da mata” da ran su.

Somto Okonokwo, wani mai shafi a X, shima yayi magana mai shigen na farkon da a ka yi, ya kara da cewa sojoji na kai ma mutane masu zama a kudu hari sannan suna kare masu zama a arewa.

TABBATARWA

TheCable ta yi bincike a kan bidiyon inda ta gano cewa an taba daura bidiyon a TikTok a karshe-karshen watan Janairu – kusan wata biyu kenan kafun kisan sojojin da a ka yi a Delta.

Sanda aka fara daura bidiyon, an alakanta shi ne ga wani gobara da aka a jihar Ribas.

Bincike ya nuna an buga labaran gobarar a watan Janairun 2024 wanda ya yi sanadiya asarar dukiya a jihar Ribas.

HUKUNCI

Bidiyon ba ya nuna cewa a garin Okuama na jihar Delta ne ya kama da wuta.

TAGGED: Okuama community, soldiers killings

Please send your feedback, claims to fact check and corrections requests to [email protected]

Ahmad Sahabi April 8, 2024 March 31, 2024
Share this Article
Facebook Twitter Email Copy Link Print
Leave a comment Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR POSTS

Advertisement

Amupitan, ẹni tí Ààrẹ Nàìjíríà ṣẹ̀ṣẹ̀ yàn gẹ́gẹ́bí alága tuntun fún INEC kò sí lára àwọn agbẹjọ́rò fún Tinubu ní ilé ẹjọ́ ìbò

Àwọn ènìyàn kan tí wọ́n ń lo àwọn ohun ìgbàlódé íbaraẹnise orí ayélujára sọ pé…

October 15, 2025

Amupitan, wanda INEC ta zaba, ba ya cikin tawagar lauyoyin Tinubu a kotun zabe

Wasu masu amfani da shafukan sada zumunta sun yi ikirarin cewa Joash Amupitan, sabon shugaban…

October 15, 2025

Amupitan, INEC chair nominee, bin no dey inside Tinubu legal team for election tribunal

Some social media users claim sey Joash Amupitan, di newly nominated chairman of di Independent…

October 15, 2025

FACT CHECK: Viral video showing ‘Boko Haram taking over army barracks’ NOT from Nigeria

A social media post has attributed certain individuals dressed in camouflage to Boko Haram militants…

October 15, 2025
Advertisement
Advertisement

YOU MAY ALSO LIKE

Amupitan, ẹni tí Ààrẹ Nàìjíríà ṣẹ̀ṣẹ̀ yàn gẹ́gẹ́bí alága tuntun fún INEC kò sí lára àwọn agbẹjọ́rò fún Tinubu ní ilé ẹjọ́ ìbò

Àwọn ènìyàn kan tí wọ́n ń lo àwọn ohun ìgbàlódé íbaraẹnise orí ayélujára sọ pé Joash Amupitan, alága tuntun fún…

CHECK AM FOR WAZOBIA
October 15, 2025

Amupitan, wanda INEC ta zaba, ba ya cikin tawagar lauyoyin Tinubu a kotun zabe

Wasu masu amfani da shafukan sada zumunta sun yi ikirarin cewa Joash Amupitan, sabon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta…

CHECK AM FOR WAZOBIA
October 15, 2025

Amupitan, INEC chair nominee, bin no dey inside Tinubu legal team for election tribunal

Some social media users claim sey Joash Amupitan, di newly nominated chairman of di Independent National Electoral Commission (INEC), bin…

CHECK AM FOR WAZOBIA
October 15, 2025

Charly Boy yayi da’awar karya kan cewa Dan Nnamdi Kanu yaci gasar ‘kwakwalwa ta Duniya’

Charly Boy, mawakin Najeriya, ya yi ikirarin cewa dan Nnamdi Kanu, shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB), yaci…

CHECK AM FOR WAZOBIA
October 7, 2025

CableCheck seeks to provide reliable tools and resources for readers to tackle the menace of fake and misleading materials constantly pushed into the public space from various sources. We monitor the accuracy of claims made in traditional and social media. We also provide a tracker to hold politicians and policymakers accountable for the plans and promises they make to the public. CableCheck is a project of the Cable Newspaper Journalism Foundation (CNJF), supported by the MacArthur Foundation and implemented by TheCable newspaper.

Follow US: 

LINKS

  • Contact
  • About Us
  • Non-Partisanship Policy
  • Funding
  • Correction Policy
© Copyright TheCable. All Rights reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?