TheCable Fact Check
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Reading: Ba a harbe tilon dan Wike a Amurka ba
Share
Latest News
FACT CHECK: Did lawmakers skip the national anthem during Tinubu’s Democracy Day speech?
FACT CHECK: Did a military coup oust Paul Biya as Cameroon’s president?
FACT CHECK: Ndume erred. 22 governors didn’t endorse Jonathan in 2015
Rárá, Pope Leo kò bẹ Tinubu kó tú Nnamdi Kanu sílẹ̀ ní àtìmọ́lé
Ḿbà, Pope Leo áyọghị Tinubu kà ọ́ tọ́pụ̀ Nnamdi Kanu nà ǹgá
No, Pope Leo no beg Tinubu to release Nnamdi Kanu
A’a, Paparoma Leo bai nemi Tinubu ya saki Nnamdi Kanu ba
FACT CHECK: No, Pope Leo didn’t ask Tinubu to release Nnamdi Kanu
Advertisement
Aa
TheCable Fact CheckTheCable Fact Check
Search
  • Home
  • Fact Check
  • Fake News
  • Check Am For Wazobia
Follow US

Ba a harbe tilon dan Wike a Amurka ba

Ahmad Sahabi
By Ahmad Sahabi Published March 9, 2023 2 Min Read
Share

Rahotanni na yanar gizo sun bayyana cewa an harbe dan gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike daya tilo a jihar California kasar Amurka.

Rahotannin da ke yawo na cewa dan gwamnan an kashe shi ne saboda hannun mahaifinsa a zaben shugaban kasa da ya gudana a ranar asabar a kasar.

“Yanzu-yanzu: Dan Wike daya tilo ya mutu bayan an harbe shi a California a Amurka saboda abubuwan da mahaifisa yayi a Ribas lokacin zabe,” inji kanun labaran daya daga cikin rahotannin.

“An bayyana cewa wani dan shekara 18 da ba a gane ko waye ba an harbeshi an kasheshi saboda abubuwan da mahaifinsa yayi a lokacin zabe a Ribas.

“Kamar yadda a lokacin gabatar da rahoton, har yanzu ba mu tabbatar da ingancin rahoton ba.”

Binciken da TheCable ta yi ya nuna cewa babu wata jarida mai sahihanci da ta buga rahoton da ke yawo wanda ba ta bayar da cikakkun bayanai don tabbatar da ikirarin da ba a tabbatar ba.

An yi amfani da hoton Wike da wani matashi da ya kammala karatun digiri domin raka post din. Wani bincike na baya-bayan nan na Google akan hoton ya nuna cewa hoton ya fara bayyana akan intanet a watan Yulin 2022.

Jordan Nyesom-Wike, son of the Rivers State Governor, Nyesom Wike has graduated from the University of Exeter, in the United Kingdom… pls can u see why they are not talking about ASUU strike. Well Congratulations pic.twitter.com/tFvFnmmKpQ

— Odinala Ndi IGBO (@enyinnayaibeka) July 11, 2022

Dangane da hoton hoton da jaridar The Nation ta bayar, an dauki hoton ne a kasar Birtaniya a lokacin da gwamnan da iyalansa suka halarci bikin yaye dansa da aka yi zargin an harbe shi a Amurka, kamar yadda kafafen sada zumunta suka ruwaito.

Da yake mayar da martani kan ikirarin da ake yadawa, Kelvin Ebiri, mataimaki na musamman na Wike kan sabbin kafafen yada labarai, ya karyata ikirarin, yana mai cewa ba gaskiya ba ne, karya ce karara.

Please send your feedback, claims to fact check and corrections requests to [email protected]

Ahmad Sahabi March 9, 2023 March 9, 2023
Share this Article
Facebook Twitter Email Copy Link Print
Leave a comment Leave a comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

POPULAR POSTS

Advertisement

FACT CHECK: Did lawmakers skip the national anthem during Tinubu’s Democracy Day speech?

A viral X post claims that Nigeria’s new national anthem was not recited during the…

June 13, 2025

FACT CHECK: Did a military coup oust Paul Biya as Cameroon’s president?

Reports of a military coup in Cameroon ousting President Paul Biya have gone viral on…

June 13, 2025

FACT CHECK: Ndume erred. 22 governors didn’t endorse Jonathan in 2015

On June 8, Ali Ndume, senator representing Borno south, claimed that 22 governors elected on…

June 10, 2025

Rárá, Pope Leo kò bẹ Tinubu kó tú Nnamdi Kanu sílẹ̀ ní àtìmọ́lé

Ẹni kan tí ó ń lo Facebook, ohun ìgbàlódé ibaraẹnisọrẹ orí ayélujára sọ pé Robert…

June 10, 2025
Advertisement
Advertisement

YOU MAY ALSO LIKE

Rárá, Pope Leo kò bẹ Tinubu kó tú Nnamdi Kanu sílẹ̀ ní àtìmọ́lé

Ẹni kan tí ó ń lo Facebook, ohun ìgbàlódé ibaraẹnisọrẹ orí ayélujára sọ pé Robert Francis Prevost, Pope Leo XIV…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

Ḿbà, Pope Leo áyọghị Tinubu kà ọ́ tọ́pụ̀ Nnamdi Kanu nà ǹgá

Ótù onye na Facebook ekwuola na Pope Leo na ụfọdụ ndị Bishop yọrọ onye isiala Bola Tinubu ka ọ tọpụ…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

No, Pope Leo no beg Tinubu to release Nnamdi Kanu

One Facebook user claim sey Pope Leo XVI and oda bishops join mouth beg President Bola Tinubu to release Nnamdi…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

A’a, Paparoma Leo bai nemi Tinubu ya saki Nnamdi Kanu ba

Wani mai amfani da Facebook ya yi ikirarin cewa Paparoma Leo na 16 da wasu limaman coci sun roki shugaban…

CHECK AM FOR WAZOBIA
June 10, 2025

CableCheck seeks to provide reliable tools and resources for readers to tackle the menace of fake and misleading materials constantly pushed into the public space from various sources. We monitor the accuracy of claims made in traditional and social media. We also provide a tracker to hold politicians and policymakers accountable for the plans and promises they make to the public. CableCheck is a project of the Cable Newspaper Journalism Foundation (CNJF), supported by the MacArthur Foundation and implemented by TheCable newspaper.

Follow US: 

LINKS

  • Contact
  • About Us
  • Non-Partisanship Policy
  • Funding
  • Correction Policy
© Copyright TheCable. All Rights reserved.
Welcome Back!

Sign in to your account

Lost your password?